Advertising
Advertising
Labaran Kannywood

Jaruman kannywood mata da suka mallaki gidajen kansu kuma masu tsada wanda a yanzu haka suke ciki a zaune.

Jaruman kannywood mata da suka mallaki gidajen kansu kuma masu tsada wanda a yanzu haka suke ciki a zaune.

Advertising

Dayawa mutane suna mamakin gidajen da jaruman suka mallaka ta wata fuskar ma har wasu ke ganin ba’a kannywood suka sami kudin gina gidajen ba.

Jaruman da suka fara mallakar gidajen kansu a masana’antar kannywood sun hada da jaruma Hadiza Ali Gabaon, Ummi Ibrahim Zeze, Hafsat Idris barauniya, Aisha Aliyu Tsami da sauran su.

Hausa daily News tayi nazari akan wasu daga cikin jaruman kannywood wanda suka mallaki gidajen kansu a masana’antar.

Advertising

zaku iya kallon cikaken video jaruman da suka mallaki gidajen kansu da kuma video cikin gidajen ta hanyar danna video dake kasa rubutan nan.

Ku cigaba da kasancewa da hausadailynews dan samun ingantatun labarukan da suka shafi masana’antar kannywood.

Mungode da ziyartar shafin mu.

Advertising

3 Comments

  1. To idan har ta hanyar halak ne suka mallaki duk wadan Nan gidajen,babu wata matsala tare dasu.To,Amma duk da haka dai suji tsoran Allah.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button