Advertising
Advertising
Labarai

Allahu Akbar: Allah ya yi wa Sarkin Sudan na Kontagora, Alhaji Saidu Umaru Namaska.

Rahotani sun nuna cewa Allah yayiwa Sarkin rasu ne a wani babban Asibiti a garin abuja.

Advertising

Sarkin ya rasu yana da shekara 84, bayan ya sahefe lokuta yana jinya,

Alhaji Saidu Umaru Namaska ya rasu yana da shekara 47 a kan karagar mulkin sarautar Kontagora da ke Jihar Neja.

ku cigaba da kasancewa damu domin samun cigaban rahoton.

Advertising
https://youtu.be/xVUOAnqUskk

Wata uku kenan da rasuwar dan sakin wanda yan bindiga suka hallaka.

Advertising

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button