Labarai

Allahu Akbar: Allah ya yi wa Sarkin Sudan na Kontagora, Alhaji Saidu Umaru Namaska.

Rahotani sun nuna cewa Allah yayiwa Sarkin rasu ne a wani babban Asibiti a garin abuja.

Sarkin ya rasu yana da shekara 84, bayan ya sahefe lokuta yana jinya,

Alhaji Saidu Umaru Namaska ya rasu yana da shekara 47 a kan karagar mulkin sarautar Kontagora da ke Jihar Neja.

ku cigaba da kasancewa damu domin samun cigaban rahoton.

Wata uku kenan da rasuwar dan sakin wanda yan bindiga suka hallaka.

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button