Advertising
Advertising
Labarai

Daga karshe Hukuma ta sanya baki akan maganar munin Farjin Mata da Sheikh Daurawa yayi a wa’azin sa

Daga karshe Hukuma ta sanya baki akan maganar munin Farjin Mata da Sheikh Daurawa yayi a wa'azin sa

Kamar yadda kuka sani a kwanakin baya bayan nan ne Malamin addini Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya yi wasu maganganu akan farjin mata a cikin wani wa’azin sa, inda har jarumar kannywood Nafisa Ishak ta masa martani a kai.

Advertising

To a yanzu kuma Gwamnatin jihar Kano ta sanya baki akan wannan maganar da Sheikh Ibrahim Daurawa ya yu akan farjin mata, da kuma cece-kucen da ake akan Nafisa Ishak sabida ta masa martani akan maganar.

Zaku iya kallon bidiyon dake kasa domin kuji cikekken bayani.

Advertising
Advertising

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button