Advertising
Advertising
Labaran Kannywood

Innalillahi abin da Yakamata ku sani akan maryam Yahaya: Allah Sarki

Jarumar kannywood maryam yahaya ta kasance jaruma da take son zama sharariyar jaruma a masana’antar haka kuma ta shigo kannywood din ne ta kasan Jarumi ali Nuhu.

Advertising

Maryam ta fara fitowa ne a wani Film mai suna “Taraddadi” wadda ta shiga cikin jerin wanda suka chan-chanci karramawa. ta jaruma mai nagarta daga city people entertainment awards a shekarar 2017.

An haifi Maryam Yahaya a 17 july 1997 a Kano cikin goron dutse. Jarumar tayi karatunta na primary da secondary a garin kano har izuwa yanzu bata cigaba da karatuba.

Jarumar ta fara fitowa a fina finan Hausa a shekarar 2016 kasan cewar a wancan lokaci a karamar jaruma take fitowa ko kuma mai taimaka wa jaruma, Jarumar ta fito a fina finai kamn irin su Gidan Abinci, Taraddadi.

Advertising

Maryam Yahaya ta fara daukaka ne a shekarar 2017 Tun bayan fitowar ta a wani Film mai suna “Mansoor” wadda ta fito da Umar m shareef.

A jerin fina finan da Maryam Yahaya ta fito duk na kamfanin FKD ne wanda mallakar Jarumi Ali Nuhu ne, A yanzu haka dai jarumar ta fara samun sauki akan rashin lafiyar datake fama da ita. wadda akai ce wani abokin aikin tane ya jefeta.

Advertising

2 Comments

  1. Such is life yakamata kima kanki fada gashi ciwon dakikayi dayace kke xama gsky abun tausayini atausaya Miki kima kanki fada ki kuma mkrnt ko kiyi aure

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button