Advertising
Advertising
Labarai

Allahu Akbar: Allah ya karbi rayuwar wadannan ma’auratan bayan wata 3 da yin auren su a hadarin Mota

Allahu Akbar: Allah ya karbi rayuwar wadannan ma'auratan bayan wata 3 da yin auren a hadarin Mota

Allahu Akbar kabiran duniya ba matabbata ba, a wani labari da muka samu a yanzu daga shafin Daily News Hausa yadda wasu ma’aurata suka rasu bayan wata uku da yin auren su.

Advertising

Mun samu labarin rasuwar wasu ma’aurata mustafa abubakar da munira usman, wanda suka rasu sakamakon hadarin mota daga jalingo zuwa gembu bayan wata uku 3 da yin aurensu a jihar adamawa.

Daga comr nura siniya.

Muna rokon Allah yaji kan su da rahama yasa bakin wahalar su kenan.

Advertising

Ga hotunan su a kasa domin ku kalla.

Advertising

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button