Advertising
Advertising
Labarai

Allahu Akbar: Wata Amarya mai suna Hannatu Yahaya ta Rasu bayan an daura musu Aure da Angon ta

Allahu abkar Duniya labari: A yau ne muka sami labarin wata Amarya wanda ta Rasu a ranar da aka daura mata Aure da Angon ta, dama Allah ya rubutu bazata je dakin Angon nata ba.

Advertising

Amaryar mai suna Hannatu Yahaya: Allah ya dauki rayuwar tane a ranar Asabat bayan an daura musu Aure da Angonta, bayan nan ta Rasu kafin a kaita gidan Mijinta.

Advertising

Muna rokon Allah ya jinkan Hannatu Yahaya, yasa aljanna ce makomarta, mu kuma idan tamu tazo Allah yasa mucika da imani. Ameen.

Advertising

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button