Advertising
Advertising
Labarai

Tsohon Gwamnan jihar Jigawa Alhaji Ibrahim Saminu Turaki zai Angwance da wata tsaleliyar Mata

Tsohon Gwamnan jihar Jigawa Alhaji Ibrahim Saminu Turaki zai Angwance da wata tsaleliyar Mata

A wani labarin abin farin ciki da muka samu daga shafin Daily Nigerian Hausa munji cewa, tsohon gwamnan jihar Jigawa “Alhaji Ibrahim Saminu Turaki” zai Angonce da Amaryarsa a yau Asabat.

Advertising

Majiyar Daily Nigerian Hausa ta shaida mana cewa, za’a daura auren tsohon gwamnan da Amaryar sa mai suna “Khadija Lawan” a garin Kano.

A daren jiya ne dai aka yi liyafar cin abincin dare
kuma aka rausaya, sannan aka ci kwalam da
makulashe.

Ga hotunan a kasa domin ku kalla.

Advertising

Advertising

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button