Advertising
Advertising
Labarai

Duk mai imani sai ya zubda hawaye idan yaji bayanin da wani bawan Allah yake akan rashin imanin da masu garkuwa da Mutane suka aikata

A cikin wani faifai bidiyo da muka samu dag tashar Gaskoya24 Tv dake kan manhajar Youtube, mun tsinkayi wani labarin abin tausayawa a cikin bidiyon.

Advertising

Wanda duk mak imani zai iya zubda hawaye idan ya saurari abin da wani bawan Allah yake fada a cikin bidiyon.

Domin kuji bayanin da Mutumin yake a cikin bidiyon wanda ya kamata a tausaya akan bayanin da yake, sai ku kalli bidiyon dake kasa.

Ga bidiyon nan a kasa domin ku kalla kai tsaye.

Advertising

Advertising

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button