Advertising
Advertising
Labaran Kannywood

Malam Ali na cikin Shirin Kwana Casa’in 90 ya bayyana bacin ran sa kan kashe-kashen Mutanen da ake a Arewa

Malam Ali na cikin Shirin Kwana Casa'in 90 ya bayyana bacin ran sa kan kashe-kashen Mutanen da ake a Arewa

Kamar yadda kuka sani har kawo yanzu wasu daga cikin Jaruman Kannywood suna bayyana bacin ran su akan kashe-kashen Mutanen da ‘Yan ta’adda suke a Arewacin Nageriya, musamman Jihar Sokoto da kuma Zamfara.

Advertising

To a yau ma Ficaccan Jarumi wanda ya shahara a cikin shirin nan mai dogon zango Kwana Casa’in 90 wato Malam Ali, ya bayyana a cikin wata bidiyo inda yake nuna bacin ran sa akan kashe-kashe Mutanen da ake a Arewacin Nageriya.

Domin kuji maganar da Malam Ali na cikin shirin Kwana Casa’in 90 yake fada a cikin wannan bidiyon kan rashin tsaro da ta’addancin da ya addabi al’ummar Arewa, sai ku kalli bidiyon dake kasa.

https://youtu.be/QbR7fSrmZ1w

Advertising
Advertising

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button