Advertising
Advertising
Labaran Kannywood

Mutane biyu masu ban mamaki a masana’antar kannywood wanda idan aka rasa su harka ta lalace.

Mutane masu hanun kyauta a masana’antar kannywood wanda har zuwa yau an kasa samun mutane irin su a masana’antar kannywood din.

Advertising

kaman yadda kuka sani dai Masana’antar Kannywood babba ce cikin Masana’antun shirya fina finai a Nigeria.

A jiya ne muke samun wani labarin a game da Rashin lafiya Sani Garba SK wanda hakan mun samu labarin daga Mufeeda Rasheed cewar jarumar kannywood Hadiza Gabon ta bashi naira 250 a game da rashin lafiyar sa, Sanan Abdulamart mai kwashewa ya dauki nauyin rashin lafiyar tasa.

Ga abin da Maufeeda Rasheed din ta wallafa a shafin nata.

Advertising
https://www.instagram.com/p/CWZL99SILC8whX74Kb4IcLQRM_LWbigzwa1h440/?utm_medium=copy_link

Advertising

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button