Advertising
Advertising
Labarai

Duk Namijin da nagani ko naji muryarsa sai sha’awata ta tashi kuma na zibar da maniyyi, inji wata budurwa mai shrkara 20

a yanzu ne muka sami wata bidiyon wanda muka ga wani malami yana amsa wata tambaya da wata mata ta masa akan cewa mai yasa ako da yaushe take cikin sha’awar masa kowa ta gani sai tana sha’awar sa.

Advertising

Bayan wannan tambar da matar ta mada malamin yayi cikekken bayani wanda al’umma zadu fashimta, matar take cewa duk namijin da take tagani sai taji sha’awar sa ko kuma idan taji murya ma sha’awarta takan tsananta.

Sannan matar tace, shima malamin da take masa wannan tambayar tanajin sha’awar sa, sannan kuma malamin yace ita wannan matar da take masa tambayar baya wuce shekara ashirin ba 20.

Kawai wani malamin wanda shima yace, akwai wata mata wanda ta bayyana masa cewa tayi mafarki yana saduwa da ita wato jima’a

Advertising

Domin kuji cikekken bayani daga bakin malamin sai ku kalli bidiyon dake kasa.

Advertising

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button