Advertising
Advertising
Labarai

Yanzu-Yanzu: Asirin wasu Mutane ya tonu bayan da aka kama su da laifin cin naman Mutane a Jigar Zamfara

Yanzu-Yanzu: Asirin wasu Mutane ya tonu bayan da aka kama su da laifin cin naman Mutane a Jigar Zamfara

Kamar yadda kuka sani mun kawo muku labarin wani mutumi wanda aka kama shi da laifin satar mutane, har ma yakan ci naman su ko ya sayar da wani sashe na jikin su.

Advertising

To a yau ma mun sami wani labarin yadda aka kama wasu mutane a Jigar Zamfara wanda suke cin naman mutane.

Tashar “Kundin Shahara” dake kan manhajar Youtube su suka wallafa wannan labarin.

Ga bidiyon nan a kasa domin ku kalla kai tsaye.

Advertising

Advertising

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button