Labaran Kannywood
Jerin jaruman kammywood da zasu tsaya takara a shekarar 2023
Jerin jaruman kammywood da zasu tsaya takara a shekarar 2023
Izuwa yanzu dai wasu daga cikin jaruman masana’antar kannywood Maza da Mata sun nuna sha’awar su na tsayawa takara a zaben da za’a yi a shekarar 2023.
Advertising
Wanda a yanzu haka mutane uku 3 daga cikin jaruman kannywood din sun bayyana sha’awar su na tsaya wa takarar, sune kamar haka.
1.Lawal Ahmad (Takarar Majalisa Tarayya Mai Jagorantar Bakori) a karkashin jam’iyyar APC.
2. Nazir Dan Hajiya (Takarar Majalisar Tarayya Mai Jagorantar Kura Da Garin Malam) shima dai a karkashin jam’iyyar APC.
Advertising
Wansa ita kuma Rashida Adamu Mai Sa’a ta fito takarar Women Leader Ne.
Zaku iya kallon bidiyon dake kasa domin kuji karin bayani.
Advertising