Advertising
Advertising
Labarai

Masarautar Sokwato tayi Allah wadai ga mutanen da suka halaka dalibar jami’a.

Yanzu-yanzu fadar mai martaba sarkin musulmi ta yi Allah-wadai da kisan dalibar da ta yi batanci ga fiyayyen halitta a makarantar Kwalejin ilimi ta Shehu Shagari

Advertising

Yanzu-yanzu fadar mai martaba sarkin Musulmi ta yi Allah-wadai da kisan dalibar da jami’a da tai yi batanci ga fiyayyen halitta a makarantar Kwalejin ilimi ta Shehu Shagari dake Sokoto.

Masarautar ta yi kira da gwamnatin jihar da a gaggauta kamo masu ruwa da tsaki wajen wannan aiki domin a hukunta su daidai da lefin da suka aikata.

Advertising
Advertising

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button