Advertising
Advertising
Labarai

WATA SABUWA: A Hukunta Waɗanda Suka Kashe Matashiya Deborah Ko Nayi Ridda.

Idan ba’a hukunta waɗanda suka kashe Debora ba, zan yi ridda in fita daga Musulunci – Inji wannan matashiyar

Advertising

Wata matashiyar Bayerabiya, me suna Keffe Arinola ta bayyana cewa, idan ba’a hukunta waɗanda suka kashe Deborah da ta zagi Annabi Muhammad(SAW) a Sokoto ba zata fita daga musulunci.

Ta bayyana hakane a shafinta na Tiktok inda tace kisan da akawa Deborah ya sabawa koyarwar addinin Islama.

ko zaku iya cewa wani abu dan gane da wannan abu dayake faruwa a wannan kasa na sabon da wannan budirwa tai wanda, Muna jiran Ra’a yoyinku.

Advertising
Advertising

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button