Advertising
Advertising
Labaran Kannywood

Yanzu yanzu Mansura Isa ta bayyana wani abu wanda Bamu saniba a game da auren su.

Cikin wata hira da akayi da tsohuwar matar sani musa Danja Mansurah isa tafadi wasu surrika kafin aurenta wanda bakowa bane yasan wannan sirrin.

Advertising

Idan mai karatu bai mantaba dai Mansurah isah da sani Danja sun rabu kusan shekaru biyu kenan inda, Mansurah itace tafara wallafa hakan a shafinta na Instagram shekaru biyu dasuka wuce.

Masoyan wannan jaruman sunyi matukar bakin ciki da rabuwar auren nasu, inda a wannan lokacin masoya a dandalin sada zumunta sunyita rokon sani Danja da Mansurah isah akan su daidaita kansu sucigaba da zaman aure, amman hakan baisamu ba.

https://youtu.be/YprOd3dXMKY

Advertising
Advertising

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button