Advertising
Advertising
Labaran Kannywood

Mai wakar yan fim basa rike Aure ya fito ya basu hakuri bayan jin zagi da cin mutunci da wasu sukai masa.

Wani labari da muka samu shine na mawakin daya ce yan fim basa iza zaman aure.

Advertising

Wasu daga cikin yan Hausa fim sun nuna wa mawakin kuskuren sa na fadar haka inda, Inda wasu suka ringa surfa masa zagi.

Ana tsaka da haka wata budirwa taiwa mawakim zagin tsame nama inda take cewa butulu ne shi a cikin matan da yasaka hotonsi a wakar harda Hadiza Gabon wada ita tai masa kyautar mashin a kwanan baya.

Amma cikin ikon Allah mawakin yayi biyu ya bawa jaruman hakuri inda a ya kirasu a yanzu da masu son zaman Aure.

Advertising

Ga Bidiyon

https://youtu.be/5TQgvffROBU

Mungode da bibiyabr shafin mu, Ku cigaba da kasancewa damu dan samun zafafan labarai.

Advertising

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button