Advertising
Advertising
Labarai

Innalilahi wa’inna Ilaihi raji’un Yadda Wasu yan gida daya suka rasa Ransu…

Hakika wannan Rashwar bayin Allah ta dagawa mutane hankali musamman yan uwan su da suka kaiwa ziyara.

Advertising

A safiyar yau ne muke samun labarain rasuwar wasu yan gida daya ta hanyar hadarin mota, Allah ya karbi rayiwar su akan hanyarsu ta zuwa jihar Jigawa.

Abdul Gajo Shi da ɗan uwansa Liman Gajo a hanyansu ta zuwa Jigawa don halarta Jana’izar kawun su Alhaji Habibu Gajo Yalleman.

Dama duk mai rai mamaci ne, Muna rokon allah ya ya gafarta musu mu kuma idan tamu tazo kasa mu cika da imani.

Advertising

Advertising

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button