Advertising
Advertising
Labarai

Inallillahi Gobara ta yi sanadiyar mutuwar mata da miji da kuma yaran su biyu.

INNA LÍLLAHÍ WA’INNA ILAIHÍ RAJI’ÚN.

Advertising

Wata mumunar gobara tayi sanadin rasuwar mutane hudu wansa syka hada mata da miji dakuma yaransu guda biyu.

Matar mai suna Bilkisu M Sani da mijinta gobarar ta rutsa dasu ne a daren jiya inda allah ya karbi rayuwar su duk su hudun.

Lamarin ya baru ne a jihar Kaduna garin Zaria, An gunadan da jana’iza su a safiyar juma’a kaman yadda addinin musulunci ya tanadar.

Advertising

Muna rokon Allah yaji kansu yay masu rahama, Allah yas annabin rahama yasan da zuwan su ameen.

Shugaban hukumar yan kwan kwana ta kasa yayi magana an mutane su daina shiga da wuta cikin daki, Ya kuma ja hankalin mutane akan su ringa kasge duk wani abun na wuta wannada ba amfani zasi dashi ba.

Advertising

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button