Advertising
Advertising
Labarai

Yadda wasu mutanan suka fara zubar da tsohon kuadaden su a bola.

A dai dai wannan lokaci da samun sababin kudede suke wahala an samu wasu sun zubar da tsofafin kudin su a bola.

Advertising

A ranar 31/1/2023 babban bankin Nigeria CBN ya fidda sanarwa zasu dakata da karbar tsofafin kudade a duk wani Asusun ajiya dake kasar.

Sai dai wannan Abu sam bai dadi ba kasancewar wa’adin da akasa na dena karbar tsohon kudi ya matso kuma ba’a samun sabbin a bankuna ajiyasa sabida cinkoson mutane.

Anan tunain wannan dalilin ne yasa wasu mutanan suka fara hakura da kudaden suna zubawa a shara kasan cewar nan da kwana uku za’a dena kaeba.

Advertising
Advertising

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button