Advertising
Advertising
Labaran Kannywood

An bayyana tarihin rayuwar Tsohuwar Jaruma Fati Muhammad da abin da rayuwar ta ta kun sa.

Kamar yadda kuka sani Fati Muhammad Ficacciyar Jaruma ce a Masana’antar shirya Fina-Finan Hausa ta Kannywood, an bayyana wani takaicaccan tarihin rayuwar ta da kuma gudunmawar da databar a Masana’antar Kannywood.

Advertising

Majiyarmu ta samu tattara bayyanai daga sani hamza funtua dan jaridar legit takaitaccen tarihin rayuwar tsohuwar Jaruma Fati Muhammad da gudumuwarta a masana’antar kannywood.

Kamar yadda ya rubuta labarin kamar haka.

An haifi Fati Muhammad ranar 15 ga watan Yuni 1982.

Advertising

Fim din @fatymuhd na farko a masana’antar shi ne “Da Babu.

Sannan kuma ga kadan daga cikin shirin Fina-Finan da tsohuwar Jaruma Fati Muhammad ta fito a Masana’antar Kannywood.

– Sangaya, Zarge, Marainiya
– Mujadala, Kudiri, Tutar So
– Garwashi, Tawakkali, Gasa
– Abadan Da’iman, Zo mu Zauna
– Tangarda, Hujja, Al’ajabi
– Halacci, Samodara, Zumunci
– Murmushin Alkawari, Gimbiya
– Bakandamiya, Taskan Rayuwa
– Nagoma, Babban Gari.

Advertising

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button