Advertising
Advertising
Uncategory

Yadda wata babbar mai rigima da musulinci ta musulinta a kasar India.

Babbar yar gwagwarmaya kuma mai kin jinin musulunci da musulmai, Sabarimala daga yankin Tamil Nadu na kasar India ta karbi addinin musulunci bayan da ta kai wata ziyara a kasar Saudiyya.

Advertising

Sabarimala wadda a yanzu ta canza suna zuwa Fatimah ta ce;

“A kullum ina tambayar kaina me yasa nake kin musulmai da musulunci ne?…. Na fara karanta Alkur’ani ni kadai a ke6e. Kuma daga nan ne na gano gaskiya cewa addinin musulunci shine addinin gaskiya. “

“Akan haka ina kira ga ‘yan uwa na musulmai da su yada Alkur’ani mai girma ga al’umma, domin dukkanin gaskiya tana a cikin sa”

Advertising
Advertising

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button