Labaran Kannywood
Duk wanda ya samo hotunan tsiraici na da ake wallafawa a shafukan sada zumunta zan biya Naira 100K, cewar Nafisa Abdullahi
Jarumar masana’antar kannywood Nafisa Abdullahi ta bukaci duk wanda ya samo mata hotunan tsiraicin ta da ake wallafawa a shafukan sada zumunta zata biya shi Naira Dubu Dari 100K.
Advertising
Nafisa Abdullahi ta bukaci hakan ne biyo bayan rigimar su ta Mawaki Naziru M Ahmad, wanda yanzu haka sauran jaruman masana’antar kannywood sun goyi bayan maganar Nafisa Abdullahi.
Zaku iya kallon bidiyon dake kasa domin kuji sauran bayani.
Advertising
Advertising