Advertising
Advertising
Labarai

Ya Allah karka kashe ni banga mulkin Rabiu Musa Kwankwaso ba, cewar Aimana Alhassan

Ya Allah karka kashe ni banga mulkin Rabiu Musa Kwankwaso ba, cewar Aimana Alhassan

Wata matashiyar yarinya mai suna “Aimana Alhassan” ta bayyana babban burinta a duniya shine taga mulkin Dr, Rabiu Musa Kwankwaso na zama shugaban kasar Nageriya.

Advertising

Aimana tayi wallafar ne kamar haka:

Allah na roƙeka ka yawaita min rayuwa mai albarka, Allah ka mallakawa Dr. Rabiu Musa Kwankwaso mulkin ƙasar mu ta Nigeria alfarman Annabi S.A.W da Al’qur’ani.

Advertising
Advertising

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button