Advertising
Advertising
Labarai

Wasu daga cikin jaruman kannywood sun kai wa mataimakin shugaban kasa “Yemi Osinbajo” ziyara

Wasu daga cikin jaruman kannywood sun kai wa mataimakin shugaban kasa "Yemi Osinbajo" ziyara

Shafin BBC Hausa dake kan dandalin sada zumunta na insragram sun wallafa hotunan wasu daga cikin jarumar masana’antar kannywood, wanda suka kai ziyara ga mataimakin shugaban kasar “Yemi Osinbajo”.

Advertising

Kamar yadda shafin BBC Hausa suka wallafa cewa, wasu jaruman kannywood sun kai wa mataimakin shugaban kasar Nageriya, Yemi Osinbanjo, ziyara a fadar gwamnati dake Abuja.

Bayan wallafa dan gajeren rubutun da suka yi sai kuma suka sake wallafa hotunan jaruman kannywood din tare da mataimakin shugaban kasa “Yemi Osinbanjo”, kamar haka.

Advertising

Advertising

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button