Advertising
Advertising
Labarai

Matar data yadda da Aure jinsi ta ja kunnan a hukunta wanda suka halaka Deborah.

A Hukunta Wa ‘Yanda Suka Kashe Deborah, Cewar Sakateriyar Majalisar Dinkin Duniya, Amina Muhammed

Advertising

Daga Comr Abba Sani Pantami

Mataimakiyar Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya, Amina Muhammed, ta dage cewa dole ne a yi adalci kan kisan Deborah Samuel da aka yi wa kisan gilla, sannan aka kona ta a Sokoto.

Amina Muhammed, wacce ta gabatar da bukatar a yi adalci a wani sako da ta wallafa a shafinta na Twitter a ranar Talata, ta bayyana cewa bai kamata a “karkatar da addini don yin wa’azin tashin hankali ba”.

Advertising

Sanarwar ta kara da cewa:

“Dole ne a yi adalci kan kisan gilla da aka yi wa matashiyar Deborah Yakubu a Najeriya. Bai kamata a yi wa addini mummunar fassara don yin wa azin tashin hankali ba sa’ad da suke kawo zaman lafiya.

Advertising

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button