Allahu Akbar Wani video dake nuna wasu abubuwa bayan mutuwar Nura Mustapha waye
Masoyin Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wa Sallam Ya Amsa Kiran Allah
Ana kiran sa da Halifan Rufa’i Ayagi, saboda ya iya wakokin sa kuma yana kwaikwayon muryar sa. Baƙadire ne, mai yawan son yabon Annabin Allah.
Kowa ya san Nura da lazimin safe, bayan ya karanta Alqurani. Ya shiga harkar fim saboda samar da gyara.
Watarana da dare suka zo Hotoro shida Lawan Ahmad karɓar saƙo a wajen yarona Mujahid 80 sai ya ji an faɗi sunana cikin girmamawa da mutuntawa ya fito daga mota muka gaisa ya ce shi masoyin litattafana ne, ya nuna matukar jin dadin haɗuwar mu. Watarana wani ya kira Ni ya ce na je location na Izzar So Nura Mustapha Waye na ta yabon ka.
Cikin mutunci muke gaisawa idan na kira shi a waya, Allah Ya wanke zunubansa Ya sa aljanna makoma.
Ya Allah kakai haske kabarin sa ka yafe masa zunuban sa kasa Aljanna ce makoma a gareshi Ameen.
An interesting discussion is definitely worth comment. Theres no doubt that that you ought to write more about this topic, it may not be a taboo subject but usually folks dont discuss such topics. To the next! Best wishes!!