Advertising
Advertising
Labarai

Hukumar hisbah ta bude shafi a TikTok saboda kawo gyara a harkar.

HISBAH ta bude shafi a dandalin @TikTok

Advertising

Hukumar HISBAH ta jihar Kano karkashin jagoranci Ibnisina ta bude shafinta a dandalin Tik Tok inda take wallafa bayanan ayyukanta da nasihohi a cikin bidiyo.

Dandalin Tik Tok dai ya zama wata kafar sada zumunta da ake yawan samun wasu bata gari da suke haddasa masifu da dama a kanta.

Ana tunanin wannan dalilin ne yasa hukumar taga ya dace su bude shafin su suma a manhajar.

Advertising

Muna so muji Ra’ayoyin ku a kan wannan lamarin.

Advertising

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button