Advertising
Advertising
Labarai

Rahama Sadau Babu ruwan ku dani ku rabu dani nai rayiwata yadda nake so.

Turkashi fitacciyar jaruma a masana’antar kannywood Rahama Sadau ta maida martani ga masu damuwa da rayiwar ta.

Advertising

Kaman yadda kowa ya sani jarumar Kannywood Rahama Sadau ta kasance mace ta farko a masana’antar wadda tafi kowa ce mace kawo ce-ce ku-ce a harkar Fim din Hausa.

Wanda wannan dalilin ne yasa yasa mutane kullum basu da zance sai nata a kafafen sada zumunta irin su facebook twitter da sauran su.

Wannan dalilin yasa jarumar tafidda wasu kalamai da take cewa “Ku bami in yi rayuwa ta yadda raina ke so tunda ba zaku iya cetona a ranar kiyama ba” Abinda jarumar ta fada haka yake saboda babu mai wuta da Aljanna sai Allah.

Advertising

Kuma Ubangiji mai yawan gafara ne ga bayinsa, sannan ba’a yankewa mutum hukunci matukar yana a raye kuma ba’a shuga tsakanin bawa da Ubangiji.

Advertising

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button