Advertising
Advertising
Labarai

innalillahi wa’inna’ilaihi Raji’u an wayi gari da ganin gawar amarya da ango bayan kwana biyu da aure.

Rayuwa babu tabbas mutuwar wasu Amarya da Ango ta tsorata mutane bayan wayar gari da akai da ganin su sun zama hawa.

Advertising

A yadda labarin ya bayyana ance kwana biyu da shagalin bikin suka tare sai ganin gawar su akai a dakin da suke kwance.

Ana zargin ko wani abu suka ci su biyun wanda yayi sama diyar mutuwar su, wasu kuma na ganin ko kashe su akai.

Har kawo i yanzu dai jami’an yan sanda na cigaba da bincike dan gane tabbacin rasuwar tasu.

Advertising
Advertising

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button